1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
June 21, 2021

A cikin shirin za a ji cewa Gwamnatin Najeriya na shirin bude tattaunawa da masu ruwa da tsaki cikin rikicin da ya hallaka rayuka a yankin Kudu maso gabashin da ke kallon sake tashin fatalwar Biafra. Dan takarar zaben shugabancin kasar Nijar ya garzaya kotun ECOWAS don kalubalantar zaben shugabancin kasar.

https://p.dw.com/p/3vIr2