1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma

SK2 / S02SMay 5, 2021

Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta bukaci Shugaba Tayyip Erdogan na Turkiyya ya janye dakarun kasarsa daga kasar Libiya domin nuna alama mai muhimmanci kan matakin goyon baya ga gwamnatin wucin gadin Libiya karkashin jagorancin Firaminista Abdulhamid Dbeibeh.

https://p.dw.com/p/3t0sj