A cikin shirin za a ji cewa shuwagabannin Kungiyar Tarayyar Turai na taron kolin dakile yaduwar cutar corona da ke addabar nahiyar, a yayin da Jamhuryair Nijar ma'aikatar cikin gidar kasar ta yi karin haske kan boren da ake fuskanta tun bayan kammala zaben shugaban kasa zagaye na biyu.