‘Yan siyasa da fararen hula na Jamhuriyar Nijar na ci gaba da mayar da martani ga watsi da karar da ake zargin dan takarar shugaban kasa na jam’iyya mai mulki cewa ba dan kasar ba ne a gaban kotu. Fadar Shugaban Najeriya ta bukaci ‘yan kasar su taimaka wa shugaban kasa wurin ganin an magance matsalar tsaro.