1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
December 22, 2019

A cikin shirin za a ji cewa wasu maharan kan teku sun kaddamar da hari kan wasu jiragen ruwa hudu tare da yin garkuwa da 'yan kasashen waje hudu a Libreville babban birnin kasar Gabon. Akwai shirye-shirye masu kayatarwa sai a saurara don jin karin bayani.

https://p.dw.com/p/3VF6a