1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
November 21, 2019

A cikin shirin bayan kun saurari labaran duniya za ku ji cewa a Najeriya ana ci gaba da mayar da martani kan matakin babbar kotun jihar na soke sarakunan da gwamnati ta nada a baya a Nijar kuma masu rawanin ne da ke lalubo bakin zaren matsalar rashin tsaro da ya addabi yankin Diffa.

https://p.dw.com/p/3TUqZ