1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma

Abdoulaye Mamane Amadou
August 28, 2023

A cikin shirin za a ji cewa ma´aikatar harkokin wajen Najeriya ta ankarar da hukumar bada agajin gaggawar kasar kan barazanar sakin madatsar ruwan Lagdam, a jamhuriyar Nijar ana shirin gurfanar da wasu malaman jami´oín kasar da hukumomin sojin Nijar din ke zargi da katsalandan a harkokin sojin da suka yi juyin mulki

https://p.dw.com/p/4Vg43