Jigon rahotannin namu zai kasance kan matsalar rigingimu da ake samu tsakanin makiyaya da manoma a Najeriya da kuma kokarin jihar Katsina na magance shi. Majalisar dokokin kasar Chadi ta dauki matakin tsawaita dokar ta bace a cikin yankin tafkin Chadi da watanni shida.