1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 26.05.2020

Binta Aliyu Zurmi
May 26, 2020

A cikin shirin za ku ji cewar yayin da dalibai ‘yan makarantar Boko mazauna birine ke kwasar garabasar ilimi ta kafar radiyo da gidan talabijin a cikin dokar kulle, kungiyar matan fulanin Najeriya ta bayyana cewa ‘ya’yan makiyaya mazauna karkara na fuskantar koma baya a bangaren ilmin su saboda rashin kafafen sadarwa da wutar lantarki.

https://p.dw.com/p/3cnrA