1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 21.01.2020

Gazali Abdou Tasawa
January 21, 2020

A labarin duniya na cikin shirin za ku ji cewa hukumomin kiwon lafiya a Jihar Kanon Najeriya sun tabbatar da sake billar cutar Lassa wacce tuni ta halaka wasu mutane uku da suka hada da likitoci biyu.

https://p.dw.com/p/3Wc6L