1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma 05.01.2021

January 5, 2021

Cikin shirin za a ji gwamnatin Najeriya ta kaddamar da shirin samar da ayyukan yi da matasa dubu 774 don rage talauci da rashin aikin yi a kasar. Kasashen yankin Gulf sun janye takunkuman da suka kakaba wa Qatar, lamarin da ya haifar da doki da murna tsakanin su.

https://p.dw.com/p/3nXvR