1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma: 03.03.2022

Lateefa Mustapha Ja'afar
March 3, 2022

A cikin shirin bayan Labaran Duniya, muna tafe da rahotanni ciki har da martani kan kudirin Tarayyar Najeriya na mika fitaccen jami'in dan sandan kasar da Amirka ke nema wato Abba Kyari. Akwai sauran rahotanni da shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.

https://p.dw.com/p/47ySA