1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

August 28, 2023

A cikin shirin za a ji cewa, 'yan adawa a Zimbabwe sun yi watsi da sakamakon zaben kasar da ya bai wa shugaba Emmerson Mnangawa nasara. Za mu ji martanin masana a Nijar kan takun sakan da ke ci gaba da shiga tsakanin kasar da kuma uwargijiyarta Faransa.

https://p.dw.com/p/4VdXO