Za a ji cewa a Najeriya gwamnatin kasar tana hadin gwiwa da wasu hukumomi na Majalisa Dinkin Duniya domin dubarun yadda zata kula da albarkar ruwa da take da shi a karkashin kasa, wanda ke fuskantar barazana musamman daga sauyin yanayi da ma ayyukan bani adama.