1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

August 3, 2023

A cikin shirin za a ji cewa, ana ganin tsofaffin gwamnoni sun yi babakeri a jerin sunayen ministoci da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu na Najeriya ya fitar. A Nijar, za a ji jawabin da sabon shugaban kasar na mulkin soji ya gabatar yayin da take bikin cika shekaru 63 da samun 'yancin kanta daga Faransa.

https://p.dw.com/p/4UiFh