1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

July 20, 2023

A cikin shirin za a ji cewa a Jamhuriyar Nijar, gamayyar kungiyoyin yaki da cin hanci da rashawa na wayar da kan jama'a kan yadda za a yaki matsalar a kowani mataki. A Najeriya kuma, daruruwan 'yan gudun hijira da gwamnatin jihar Borno ta mayar garuruwansu ne ke sake goduwa sakamakon matsalar yunwa.

https://p.dw.com/p/4U9gK