1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

May 26, 2023

A cikin shirin za a ji cewa Hukumar kare hakkin bili'Adama ta Amnesty International, ta bukaci gwamnati mai jiran gado a Najeriya ta tabbatar da cewa kamfanin man Shell ya biya dukannin diyya na yankin Niger Delta. A Nijar, ana nuna damuwa kan matasan da ke zuwa cirani kasar Libiya ke komawa da tabin hankali.

https://p.dw.com/p/4Rpv8