1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

March 3, 2023

A cikin shirin za a ji cewa, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya, Atiku Abubakar ya ce zai kalubalanci sakamakon zaben shugaban kasar. Al'umma Nijar sun bukaci zababben shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya kai dauki kan iyakar kasashen biyu.

https://p.dw.com/p/4OC7H