1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

Abdoulaye Mamane Amadou MAB
February 9, 2023

A cikin shirin za a ji cewa al'ummar Niger Delta da ke kudancin Najeriya sun koka kan rashin ba wa yankin cikakkiyar kulawa daga bangarorin siyasa, a daidai loklacin da babban zabe ke karatowa. A Jamhiriyar Nijar masana harkokin tsaro da adinai sun gudanar da wata muhawara kan harkokin tsaro a yankin Sahel.

https://p.dw.com/p/4NGiH