1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

January 20, 2023

A cikin shirin za a ji cewa, gwamnatin Najeriya ta kaddamar da wani shiri da zai gwama karatun addini da na zamani a makarantun tsangaya. A Nijar, wata mata ta kai karar wani likita bayan da ya cire wa 'yarta mahaifa ba tare da izinin iyayenta ba. Akwai rahoton Kundin 'yan mata da ya duba matsalar fyade.

https://p.dw.com/p/4MTDj