1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

January 13, 2023

Za a ji nazari kan zargin wasu da Shugaba Buhari na Najeriya ya yi na cewar sune ke dagula harkokin tsaron kasar. A Nijar hukumomi ne ke kokarin maganta yawan haduran kan hanyoyi. A Kamaru akwai batun koma baya da ake samu a bangaren ilimi.

https://p.dw.com/p/4M6qZ