1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

January 3, 2023

A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya, Kungiyar kiristocin ta kasar ta yi kira ga limaman Mujami'u da su kiyaye furta kalamai na tunzuri, yayin da ake kara tunkarar babban zaben kasar. A Nijar kuwa, jama'ar Doso za su tarbi sabon sarkin 'yan kokowar gargajiya na jihar wanda ya lashe takobi a gasar ta bana.

https://p.dw.com/p/4Lf7s