1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

October 25, 2022

A cikin shirin za a ji cewa: A Najeriyar masana sun ce zai fi dacewa a rika tunanin maida da yan gudun hijira tushensu na asali. A Nijar, manoma na kokawa kan yadda wasu ke bin dare suna sace musu albarkatun gona. Mahukuntan a Chadi da Kamaru, sun ce dubban mutane sun rasa matsagunnasu sakamakon ambaliyar ruwa.

https://p.dw.com/p/4IdWZ