1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

October 14, 2022

A cikin shirin za a ji cewa: Kungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya ASUU, ta janye yajin aikin watannin takwas. A Nijar, manoma mata sun koka kan yadda suke fuskantar wasu matsaloli. Alkalumma sun nuni da cewa dubban mutane sun bace sakamakon rikice-rikice a Afirka.

https://p.dw.com/p/4IBFE