1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

Abdoulaye Mamane Amadou
September 23, 2022

A cikin shirin za a ji cewa ministocin harkokin tsaron kasashen G5 Sahel na halartar wani taron kolinsu a birnin Niamey na Jamhuriyar Nijar don yi wa batun yaki da ta'addanci cikakken nazari.

https://p.dw.com/p/4HF07