1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

June 30, 2022

Cikin shirin akwai batun zaben jihar Osun da ake sa ran gudanarwa a ranar 10 ga watan Yuli da zanga-zangar da maniyata aikin Hajji suka yi a Kano saboda maye gurbinsu da suka ce an yi. 'Yan Afirka uku sun kafa tarihin zama 'yan majalisar dokoki a Jamus.

https://p.dw.com/p/4DRvo