1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

Abdoulaye Mamane Amadou
June 23, 2022

A cikin shirin za a ji cewa matsalar karancin man fetur na ci gaba da ta'azzara a kusan ko ina a fadin Najeriya, a yayin da matsalolin tsaro ke addabar yankin Sahel, wasu kungiyoyin fararan hular yankin da na Turai na duba alakar demokradiyya da rashin zaman lafiya.

https://p.dw.com/p/4D6LZ