1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe.

Abdoulaye Mamane Amadou
June 5, 2022

A cikin shirin za a ji cewa gwamnatin Legas a Najeriya ta fara daukar matakin yaye taualauci tsakanin matasa ta hanyar samar da guraben ayyukan yi, a yayin da kungiyoyin jin kai da dama sun janye ayyukan su a yankin Arewa maso gabashin Najeriya tun bayan da yaki tsakanin Russia da Ukrain ya kankama.

https://p.dw.com/p/4CIdQ