1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

May 24, 2022

A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya, al'ummar Igbo sun fara kokawar kan harin da 'yan bindiga ke kai wa yankinsu. Ita kuwa Jamus ta sha alwashi ci gaba da tallafawa kasar Nijar ta fannin tsaro yayin da al'umma a kasar Mali ke nuna gamsuwa da kamun ludayin mulkin soji a kasar.

https://p.dw.com/p/4Blrc