1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Safe.

Abdoulaye Mamane Amadou SB
April 29, 2022

A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya dokar nan da majalisar dattawan kasar ta samar mai hukunta duk wanda aka kama ya biya masu garkuwa da jama'a kudin fansa na ci gaba da tayar da kura, a yayin da a Jamhuriyar Nijar a daidai lokacin da azumin watan Ramadana ke bankwana bukukuwan karamar Sallah ne ke hana wasu magidanda barci duba da yadda kayayaki suka yi tsada.

https://p.dw.com/p/4AbCB