1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Safe.

Abdoulaye Mamane Amadou
April 11, 2022

A cikin shirin za a jii cewa a Najeriya kuwa Kungiyoyin matan kasar ne ke tofa albarkacin bakin su bayan da Jam’iyyar APC mai mulki ta bayyana bayar da takardar takara kyauta ga duk macen da ke son tsayawa takara a babban zaben da ke tafe.

https://p.dw.com/p/49knm