1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Safe.

Abdoulaye Mamane Amadou
April 5, 2022

A cikin shirin za a ji cewa shugabannin yankin Kudu maso gabashin Najeriya sun zargi gwamnatin tarayya da yin rikon sakainar kashi ga matsalar tsaron da ke addabar Najeriya. A Jamhuriyar Nijar kuwa fursunonin a gidan yarin Damagaram ne suka koka da karancin abincin bude baki a wannan watan na Ramadan.

https://p.dw.com/p/49Sqo