1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Safe.

Abdoulaye Mamane Amadou
March 28, 2022

A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya magoya bayan jam'iyyar APC mai mulkin kasar ne ke ci gaba da mayar da martani tun bayan kammala babban taronta a karshen mako. Sai dai jihar Kano mafi yawan al'umma a arewacin Najeriya ba ta samu wasu gwaggwaban mukamai na jagorancin jam'iyyar ba.

https://p.dw.com/p/497IC