A cikin shirin za a ji cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya ga gargadi 'ya'yan jam'iyyar APC da ke tada jiyoyin wuya tare da tabbatar da gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni a mastayin jagorar jam'iyyar na riko, a yayin da kungiar malaman jami'o'in Najeriya ta tsawaita yajin aikin da take yi da makonni takwas.