A cikin shirin za aji cewa kalamun da tsohon shugaban Najeriya Chief Olusegun Obasnajo ya yi na cewa mafi yawan yan takarar shugaban kasar a halin yanzu sun fi dacewa da kurkuku maimakon fagen siyasa sun janyo cece-kuce a Najeriya, a cikin shirnmu na Afirka a Mako da ke waiwayen muhimman batutuwan da suka dauki hankali a nahiyar Afirka.