SiyasaAfirkaShirin SafeTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAfirkaZaharaddeen Umar12/26/2021December 26, 2021A cikin shirin za ku ji Najeriya ta fitar da sunayen 'yan wasa 28 da za su buga mata a gasar AFCON ciki har da Ahmed Musa da Victor Osimhen. Akwai rahoto kan yadda aka yi Kirsimeti a Najeriya da Nijar da Chadi da kuma Kenya.https://p.dw.com/p/44psxTalla