A cikin shirin za a ji cewa sannu a hankali matsalar tsaro na kara kamari tare da daukar sabon salo a Yamai fadar gwamnatin Jamhuriyar Nijar, a yayin da a Najeriya rundunar sojojin kasar ta kaddamar da wani Atisaye na musamman har kashi uku, domin tunkarar matsalolin tsaro da ke addabar Kasar.