A cikin shirin za a ji cewa A Najeriya ‘yan majalisar dokokin jihar Sakkwato suna kokawa dangane da yadda ake samun tsanantar kai hare-hare a sansanonin jami’an tsaro da ‘yan bindiga keyi,a Jamhuriyar Nijar sannu a hankali ana samun matasa da ke dukufa wajen yekuwar yaki da cin hanci da rashawa.