1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe.

Abdoulaye Mamane Amadou
September 17, 2021

A cikin shirin za a ji cewa wasu kungiyoyin kare ilimin yara sun gudanar da zanga-zangar nuna kin jinin matakin gwamnatin Lagos na kara kudin makarantun bokon jihar, a yayin da masu bukata ta musamman kuwa na ci gaba da nuna jin dadinsu kan sabowar da dokar inganta rayuwar masu bukatar ta musanman da ‘yan majalisar dokokin jahar Kaduna suka yi.

https://p.dw.com/p/40R3n