SiyasaShirin Safe.To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdoulaye Mamane Amadou09/09/2021September 9, 2021A cikin shirin za aji cewa jama'a na cigaba da tura 'ya 'yansu wuraren koyon aikin hannu sakamakon kulle makarantun boko a Kadunan Najeriya, a yayin da a Jamhuriyar Nijar aka yi bikin ranar yaki da jahilci ta duniya.https://p.dw.com/p/406JsTalla