SiyasaShirin Safe.To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdoulaye Mamane Amadou08/29/2021August 29, 2021A cikin shirin za a ji cewa kwana daya bayan da 'yan bindiga suka sako wasu daga cikin daliban da suke garkuwa da su a Kaduna, iyayen daliban sun dukufa wajen rokon barayin dajin da su kalle su da idon rahama su sako ragowar yaransu.https://p.dw.com/p/3zd6kTalla