1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Safe

August 22, 2021

A cikin shirin za ku ji yadda harkar garkuwa da mutane ta zama tamkar kasuwanci a Najeriya. Akwai rahoton yadda makiyaya a Nijar ke fuskantar matsalar abincin dabbobi. A kasar Kamaru manoma auduga na murna har kunne saboda wani tsari da gwamnati ta fito da shi. Akwai rahoton Himma dai Matasa da Sharhunan Jaridun Jamus.

https://p.dw.com/p/3zLHn