1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Safe

SK2 / S02SAugust 17, 2021

Zababben shugaban kasar Zambiya Hakainde Hichilema ya yi alkawarin mutunta hakkin duk 'yan kasar kuma babu ramuwar gayya kan cin zarafin da ya fuskanta daga hannun gwamnati mai barin gado.

https://p.dw.com/p/3z4FU