1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Safe

January 3, 2021

A cikin shirin bayan labaran duniya za ku ji yadda mutane a Jamhuriyar Nijar ke mayar da martani game da sakamakon zaben shugaban kasa na zagaye na farko da aka fitar. Akwai rahoton kan yadda tsadar farashin siminti ke ci wa mutanen Sokoton Najeriya tuwo a kwarya.

https://p.dw.com/p/3nSyP