A cikin shirin za a ji cewa Hukumar zaben Jamhuriyar Nijar ta kaddamar da sabon aikin yin rajistar masu zabe don gyara wasu kurakuran da aka yia baya kafin dakatar daikin saboda coronavirus, kana kuma za a ji irin yadda bullar ciwon corona ya sauya fasalin yadda ake daurin aure a wasu yankuna na kasar Hausa.