A cikin shirin za a ji cewa yayin da aka kare mako na uku na zama cikin gida a Abuja sakamakon dokar kulle da mahukuntan Najeriya suka dauka mazuna birnin ne suka koka da rashin samun wasu kayaykin da ke da tasiri ga rayuwarsu a Jamhuriyar Nijar kuwa za aji cewa ana shirin fara azumin watan Ramadan ne a wani yananyi na Corona.