1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe.

Abdoulaye Mamane Amadou
March 10, 2020

A cikin shirin za a ji cewa Jama’a a sassa da dama a ciki da wajen Najeriya na cigaba da martani bayan sauke mai martaba sarkin Kano Mohammadu Sunusi na biyu daga karagar mulki da gwamnatin Kanon ta yi bayan tsawon lokaci na rashin jituwa a tsakaninsu za aji rahoton kan yadda kungiyar dattawan arewa ACF ta mayar da martani akai.

https://p.dw.com/p/3Z7nY