Shirin na wannan safiya ya kunshi labarai da rahotanni, ciki harda kudurin da majalisar Chadi ta cimma na sake mayar da hukuncin kisa, wanda aka soke watanni shida da suka gabata da matsalolin da 'yan jarida ke fuskanta daga jami'an tsaro a yankin arewa maso gabashin Najeriya.