1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin safe na 25 ga watan Oktoba 2015

Ahmed SalisuOctober 25, 2015

Baya ga labaran duniya wanda ya tabo batun zaben shugaban kasa a kasar Tanzaniya, shirin ya kunshi rahotanni ciki kuwa har da martanin da mutane ke maidawa kan soke zaben gwamnan jihar Rivers da ke yankin Niger Delta na Najeriya wanda kotun saurarar karar zabe ta yi a kasar. Akwai kuma sauran rahotanni da kuma sharhuna na jaridun Jamus kan nahiyar Afirka.

https://p.dw.com/p/1Gtpx