1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe 27.02.2018

February 27, 2018

A cikin shirin za a ji yadda sannu a hankali cutar zazzabin Lassa wacce aka sani da Lassa Fever, ke neman mamaye jihohin Najeriya, inda yanzu aka yi kiyasin ta bulla a jihohi 17 ciki har da Lagos babban birnin kasuwancin kasar. A Nijar kuwa barazanar matasan da ke komawa kasar daga Libiya ne ke shafar rayuwar mazauna yankin Agadez.

https://p.dw.com/p/2tNnu